Mutane masu tarin yawa sunyi mamaki akan abinda Adam A Zango ya aikata. Nasan wasu zasu zaci wani abin alkaba’in jarumin ya yi. To ba abin alkaba’i ya yi ba. Abin nan ne da ake cewa anazaton wuta amakera sai kuma akaji doriarta amasaka.
.
Abin ya farune agarin Kaduna State. Abinda ya faru kuwa shine: jarumi Adam A Zango ne ya gina wani katafaren massalachi a Unguwar Zangon kataf. Wanda masallachin samin irinsa sai a birnin Abuja. Wannan abinda Adam ya yi yaba wasu mutanen mamaki, domin su azaton su sai dai ya gyara gidan buga wakoki.
.
Wannan ya nuna afili cewa Adam A Zango mutum ne mai kishin islama. Amma a baya wasu cewa suke baya sallah. Wannan kuma karyane Adam yana sallah yana azumi ya sauke farali. Sannan ya shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah sannan Annabi Muhd bawan Allah ne kuma manzon Allah ne.
14 April 2017
Jarumi Adam A Zango Ya Aikata Wani Abin Bazata
Share this
Related Articles :
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
Popular Posts
-
YaranNorthSide Records Company is thrilled to announce the release of a new debut album by *Feezy*, titled “Feelings”. The album is made...
-
Buba Barnabas Luka (born 21 September 1991) popularly known as Classiq is a Nigerian rapper, song writer and producer who was born in Bau...
-
After the release of Feelings Album, Feezy of YNS decided to release a single titled “Up And Down”, Which is an Afro music that is about him...
-
After the huge acceptance and massive success of DAI DAI which was a smash hit off his "STAY FOCUSED EP", Kaduna State Entertai...
-
The prince of Arewa R&b Isah Emarcy releases another banger. He sings about a beautiful Muslim girl (Farida). In this great song he made...
-
Since the release of RUWAN BUTA ALBUM by Hashim Zamah Neh December 2016... The Album contains 20 trackz. Hashim Zamah Neh has kicking off ...
-
Zayn Africa / Zayn Abdoul famously known to be a Producer & Head of A&R at YaranNorthSide Records, recently released a song titled ...
-
( JA BAD ENTERTAINMENT ) TU BISMILLAH ZAN FARA BAITI NANE ZAN RERA DAN ALLAH FA KU SAURA KAI DUNIYA KASU ABOKA KABAR DUNIYA KA GWA...
-
Wannan Wata Sabuwar Wakace Da Naziru M Ahmad Yayiwa Shugaban Kasa Buhari Maza Kuyi Download Dinta Zuwa Kan Wayoyin Ku Domin Jin Abinda Yace ...
-
Upcoming act YUNG JAYPEE drops this free instrumental for his fans as a sign of appreciation for standing and supporting him in his career. ...
Categories
- Music (469)
- Video (86)
- Kannywood (55)
- Hausa Nanaye (27)
- Lyrics (25)
- Mixtape (23)
- Entertaiment (10)
- comedy videos (9)
- Hausa News (8)
- Lyrics video (6)
- Artiste's Interview (5)
- Instrumentals (5)
- biography (4)
- Promote Ur Music/Video Here (1)
Mu muna Malamai da sarakunan arewa su ringa fadawa shuwagabannimu gaskiya.sannan kuma duk kansu Su Sani cewa akwai ranar kin dillanci.
ReplyDeletekuma kowa ya iya allomsa to ya wanke.