Mutane masu tarin yawa sunyi mamaki akan abinda Adam A Zango ya aikata. Nasan wasu zasu zaci wani abin alkaba’in jarumin ya yi. To ba abin alkaba’i ya yi ba. Abin nan ne da ake cewa anazaton wuta amakera sai kuma akaji doriarta amasaka.
.
Abin ya farune agarin Kaduna State. Abinda ya faru kuwa shine: jarumi Adam A Zango ne ya gina wani katafaren massalachi a Unguwar Zangon kataf. Wanda masallachin samin irinsa sai a birnin Abuja. Wannan abinda Adam ya yi yaba wasu mutanen mamaki, domin su azaton su sai dai ya gyara gidan buga wakoki.
.
Wannan ya nuna afili cewa Adam A Zango mutum ne mai kishin islama. Amma a baya wasu cewa suke baya sallah. Wannan kuma karyane Adam yana sallah yana azumi ya sauke farali. Sannan ya shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah sannan Annabi Muhd bawan Allah ne kuma manzon Allah ne.
14 April 2017
Jarumi Adam A Zango Ya Aikata Wani Abin Bazata
Share this
Related Articles :
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
Popular Posts
-
YaranNorthSide Records Company is thrilled to announce the release of a new debut album by *Feezy*, titled “Feelings”. The album is made...
-
Buba Barnabas Luka (born 21 September 1991) popularly known as Classiq is a Nigerian rapper, song writer and producer who was born in Bau...
-
After the huge acceptance and massive success of DAI DAI which was a smash hit off his "STAY FOCUSED EP", Kaduna State Entertai...
-
Another hit from the rising star of Northern Nigeria Isah Emarcy , he has indeed proved himself with this latest single titled " My ...
-
After the release of Feelings Album, Feezy of YNS decided to release a single titled “Up And Down”, Which is an Afro music that is about him...
-
The prince of Arewa R&b Isah Emarcy releases another banger. He sings about a beautiful Muslim girl (Farida). In this great song he made...
-
YAR MALAM is a track from the album SUNA NA ABBAS SADIQ. Abbas sadiq featuring denzhi. @abbassadiqabbas @ace_denzy. SENORITA also a trac...
-
Kano ace Producer/Artiste Bello Vocal is back with another Official Video which he titled " DODORIDO ". The Video has some ...
-
Yaune Masana'antar Kannywood Tacika Shekara 27 Dakafata Shin Ko Zamu Iya Jin Ra'ayin Ku Akan Cigaba Ko Rashin Cigaba Daaka Samu Samu...
-
Mutane masu tarin yawa sunyi mamaki akan abinda Adam A Zango ya aikata. Nasan wasu zasu zaci wani abin alkaba’in jarumin ya yi. To ba abin a...
Categories
- Music (469)
- Video (86)
- Kannywood (55)
- Hausa Nanaye (27)
- Lyrics (25)
- Mixtape (23)
- Entertaiment (10)
- comedy videos (9)
- Hausa News (8)
- Lyrics video (6)
- Artiste's Interview (5)
- Instrumentals (5)
- biography (4)
- Promote Ur Music/Video Here (1)
Mu muna Malamai da sarakunan arewa su ringa fadawa shuwagabannimu gaskiya.sannan kuma duk kansu Su Sani cewa akwai ranar kin dillanci.
ReplyDeletekuma kowa ya iya allomsa to ya wanke.