Mutane masu tarin yawa sunyi mamaki akan abinda Adam A Zango ya aikata. Nasan wasu zasu zaci wani abin alkaba’in jarumin ya yi. To ba abin alkaba’i ya yi ba. Abin nan ne da ake cewa anazaton wuta amakera sai kuma akaji doriarta amasaka.
.
Abin ya farune agarin Kaduna State. Abinda ya faru kuwa shine: jarumi Adam A Zango ne ya gina wani katafaren massalachi a Unguwar Zangon kataf. Wanda masallachin samin irinsa sai a birnin Abuja. Wannan abinda Adam ya yi yaba wasu mutanen mamaki, domin su azaton su sai dai ya gyara gidan buga wakoki.
.
Wannan ya nuna afili cewa Adam A Zango mutum ne mai kishin islama. Amma a baya wasu cewa suke baya sallah. Wannan kuma karyane Adam yana sallah yana azumi ya sauke farali. Sannan ya shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah sannan Annabi Muhd bawan Allah ne kuma manzon Allah ne.
14 April 2017
Jarumi Adam A Zango Ya Aikata Wani Abin Bazata
Share this
Related Articles :
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
Popular Posts
-
Allah Yaji Kan Maza Allah Yagafar Ta masa Kushiga Kuyi Download Domin Nishadi DOWNLOAD VIDEO HERE
-
10. Hashim Zamaneh Twitter: @HashimZamahNeh Yaro Mai buta as he is mostly called by his fans had a great year in 2016. Thanks to the...
-
THANK GOD ft JUGREEN & GEGE-BUZY prod. Ayodee Yooh Sup arewa people! #De_Vice_Records has Done it again. . #ThankGod by JUGREEN ft t...
-
The number one Don is back to set you in the mood with his dancehall track titled Ban Intaba featuring eesah Mai licence. this track follows...
-
[INTRO - SHADY BIZNIZ] . [VERSE 1] . All I need is one mic Kawai . Straight to the point am all about the sauti Kawai . And tonight ...
Categories
- Music (469)
- Video (86)
- Kannywood (55)
- Hausa Nanaye (27)
- Lyrics (25)
- Mixtape (23)
- Entertaiment (10)
- comedy videos (9)
- Hausa News (8)
- Lyrics video (6)
- Artiste's Interview (5)
- Instrumentals (5)
- biography (4)
- Promote Ur Music/Video Here (1)
Mu muna Malamai da sarakunan arewa su ringa fadawa shuwagabannimu gaskiya.sannan kuma duk kansu Su Sani cewa akwai ranar kin dillanci.
ReplyDeletekuma kowa ya iya allomsa to ya wanke.