Mutane masu tarin yawa sunyi mamaki akan abinda Adam A Zango ya aikata. Nasan wasu zasu zaci wani abin alkaba’in jarumin ya yi. To ba abin alkaba’i ya yi ba. Abin nan ne da ake cewa anazaton wuta amakera sai kuma akaji doriarta amasaka.
.
Abin ya farune agarin Kaduna State. Abinda ya faru kuwa shine: jarumi Adam A Zango ne ya gina wani katafaren massalachi a Unguwar Zangon kataf. Wanda masallachin samin irinsa sai a birnin Abuja. Wannan abinda Adam ya yi yaba wasu mutanen mamaki, domin su azaton su sai dai ya gyara gidan buga wakoki.
.
Wannan ya nuna afili cewa Adam A Zango mutum ne mai kishin islama. Amma a baya wasu cewa suke baya sallah. Wannan kuma karyane Adam yana sallah yana azumi ya sauke farali. Sannan ya shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah sannan Annabi Muhd bawan Allah ne kuma manzon Allah ne.
14 April 2017
Jarumi Adam A Zango Ya Aikata Wani Abin Bazata
Share this
Related Articles :
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
Popular Posts
-
Allah Yaji Kan Maza Allah Yagafar Ta masa Kushiga Kuyi Download Domin Nishadi DOWNLOAD VIDEO HERE
-
Halaccin Sarauta Kashi Na Shida Aliya ta runtsa sannan tace "mekakeso dani?!" Cikin rashin damuwa yace "kenake so" bat...
-
For those who really wanted to know deep info about B.O.C…..ask no more!!it’s finally here, Below is B.O.C’s autograph… Real name: LUKA ...
-
A rising star boy popularly known by his stage name Fresh is at it again, This time around he collaborate with Jordan in this latest track ...
-
Born Aondover Asuwe from Aliade in Benue State, Nigeria and grew up in Minna. Aunvee his debut in the industry in 2012 with his well recei...
-
Cigaban Shirin Mijin Biza Kashi Na 3 Dana 4 DOWNLOAD HERE
-
[VERSE 1] *To daidai na tako cikin zafin rana *Ina daga kai wallahi sai gata a gabana *Gata da fine shape kuma tana walkiya *Sai nace ho...
-
Finally! Download and Watch to this blazing Video & Song, For Arewa24 lunch on Dstv Gotv Title "Arewa24 Dstv Song" just ...
-
Jarumar Fina-finan Hausa Rahama Sadau na son yan wasan kwallon kafar Barcelona, Messi da Neymar, ta bayyana haka ne a shafinta na Instagram ...
-
Shaharariyar ‘yar fim din Kannywood din nan, Hadiza Gabon, ta ce tana so ta yi aure amma lokaci ne kawai bai yi ba. Da take hira da BB...
Categories
- Music (469)
- Video (86)
- Kannywood (55)
- Hausa Nanaye (27)
- Lyrics (25)
- Mixtape (23)
- Entertaiment (10)
- comedy videos (9)
- Hausa News (8)
- Lyrics video (6)
- Artiste's Interview (5)
- Instrumentals (5)
- biography (4)
- Promote Ur Music/Video Here (1)
Mu muna Malamai da sarakunan arewa su ringa fadawa shuwagabannimu gaskiya.sannan kuma duk kansu Su Sani cewa akwai ranar kin dillanci.
ReplyDeletekuma kowa ya iya allomsa to ya wanke.